FG Ta Fara Tura N50,000 Ga En Najeriya A Matsayin Tallafi

Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Fara Biyan FG Grant Loan ga Mutanen kasar

Wadanda zasu ci gajiyar sune matasa maza da mata da kaso hamsin cikin dari dama mata da kaso 70 cikin dari da  masu fama da lalura ta musamman da kaso 30

An kirkiro Shirin ne da zummar rage radadin talauci daya addabi kasar sakamakon cire tallafin Mai da gwamnatin kasar ta nigeria tayi

Idan kana daga cikin wadanda basu yi rajista ba, to ga link a kasa.

https://grant.fedgrantandloan.gov.ng

Scroll to Top